YARİMAN HAFSA
A 1950's Love StoryLabarin Rayuwar Yarima Idriss, ɗan Sarkin Bauchi, tare da wata fitsararriyar yarinya me suna Hafsa.Ku biyo domin ku ji yadda zata ƙayaShare please.Fadrees_20…
A 1950's Love StoryLabarin Rayuwar Yarima Idriss, ɗan Sarkin Bauchi, tare da wata fitsararriyar yarinya me suna Hafsa.Ku biyo domin ku ji yadda zata ƙayaShare please.Fadrees_20…
ASSALAM ALAIKUM!NAGODE SOSAI DA KUKA DUBA WANNAN LABARI FATAN ZAKU ILMANTU .WANNAN SHINE LITTAFI NA NA 4.LABARIN NAN MAI SUNA "KWARKWARAR SARKI MATAR YARIMA CE" YARIMAN MA ME JIRAN GADO. TABBAS DA ANJI WANNAN ANSAN BA KARAMIN MAGANA BANE DAN KUWA SARKI YACE A KASHE YARIMA.. TA YAYA ZA'AYI UBA DA DA SU KASANCE DA MACE GUDA A LOKACI GUDA ? SHIN RASHIN SANI NE KO DE YARIMA NE YA CI AMANAR SARKI? KO DE SARKIN NE YACI AMANAN YARIMA? YA ABUN YAKE NE KUMA YA ZA'A FANJE? DAN KUWA DE WANNAN MATAR TANA DAUKE DA JUNA BIYU. NA SARKI NE KO NA YARIMA? DA NE KO JIKA KO KUWA KANI NE? SHIN ZA'A KASHE YARIMAN KO KUWA ZAI SHA DA KAFAR BAYA? WAI MA WACECE WANNAN YARINYA DA HAR TAKE HADA GURI HAKA BAIWA KO MAI YANCI?KU BIYO NI CIKIN WANNAN LABARI DAN JIN YADDA ABIN ZAI KASANCE.SAURAN LABARAI NA MASU ZAKI KAMAR ZUMA:1. KURUCIYAR MINAL. 2.YARINYAR CE TAYI MIN FYADE .3.YA JI TA MATA.4. KWARKWARAR SARKI, MATAR YARIMA CE DAN ALLAH A TAIMAKA AYI FOLLOWING DINA 🥰!…
Romantic & love story…
Soyayya me zafi, haɗe da ƙauna…
Labari ne na wata masarauta labarin ya k'unshi mulki, sarauta, soyayya, tausayi, izzar mulki, ku dai kubiyoni dan jin yadda labarin yake.…
Akwai wasu masoya biyu sun shaqu d juna suna mutuwar qaunar junansu amman dayake Rai da Buri yke kudi yaxo yayi yankan qaunaku biyo Ni danjin yacce xata kaya....…
Yarima fayad…
Labari ne daya kunshi masarautu biyu; Masarautar Katsina, wacce take cikin Nigeria da kuma Masarautar Damagaran, wacce take cikin Kasar Niger. Labarin yayi duba ne da rayuwar Yarima Bilal, wanda rashin magana da miskilanci ya kanja ya shiga tarun matsaloli, wanda hakan yake haifar mashi da auren Zeenah Kabir Muhammad. Diyar Bafade da kuma baiwa. Me zai faru a rayuwar auren da aka hada miskili da kuma masifaffiya? Wanda dama tun farkon haduwarsu da masifa aka fara har yakai ga ya kure hakurinta ta sharara mashi maruka biyu? Shin ko zasu samu zaman lafiya kuwa? Bilal wanda ya kasance zuciyarshi a kulle take tun bayan rasuwar mahaifiyarshi zai bude ma Zeenah ita? Ya rayuwa zata basu bayan Zeenah ta fada soyayyarshi sai kwatsam Juwairiyya ta kunno kai? Wane hali Bilal zai shiga a lokacin da Fulani ta bankado wani tsohon sirri dake tsakaninsu?Fulani fah? Wacce take uwar gida kuma mai kula da hidimomin Masarautar Katsina gaba daya? Zata rufe sirrin data gano tsakanin Zeenah da Bilal dan gujewa tarwatsewar farin cikinsu? Abu daya ne zai kai ga na biyu, wanda har Bilal zai tsinci kanshi an mashi shamaki da Masarautar Katsina, hakan zai dangantashi da Masarautar Damagaran! Ku biyo Yar Malumfashi domin jin yadda labarin zai kasance.…
Labarin Yarima Nazeer, Yariman Misau ƙagaggen labari ne…
Ajiyar zuciya Fulani Maryama ta sauke sannan ta ce masa, " Wace ce yarinyar? Kuma daga wane gurin zata xo? Babu damar dakatar da zuwan nata? Ya za'ay na gane ita ce dan na ɗauki matakin daya dace akanta?? " Boka ya ce, " Daga ni har sauran matsafan duniya babu wanda ya isa ya ja da yarinyar domin ita ɗin FILSIFI ce, abinda muke kira da FILSIFI kuwa aharkar bokan ci, tarraya ko haɗakar shuɗaɗɗun ruhika mabanbanta daga jinsi Mabanbanta, zo ki duba nan " ya ƙarasa faɗa yana buɗe mata wannan jan littafin da ke gefensa. Zanen wasu matasan mata ta gani guda uku sai dai duk cikinsu babu wacce zanen fuskarta ya fito sosai daga ƙasan kowacce anrubuta wani irin gwamammen rubutu, ta farko ya fara nuna mata yace, " Wannan da kike gani ita ce Muhaibish ita ta rayu ne tsawon dubbannin shekarun da suka gabata, Ƴar Sarkin jinsin Fararen Aljanun ƙarƙashin ƙasa ce, tunda take bata taɓa taka doron ƙasa ba " Zaro idanu Fulani Maryama tayi tana mamakin abinda ya faɗa, ta biyu ya nuna mata ya cigaba da cewa, " Wannan kuma sunan ta Kalimsiyat Ƴar sarkin fararen Aljanu ce amma ta nan doron ƙasa itama ta rayu atsawon dubbanin shekaru, acikin wani littafin bincike na karanta cewar ta yi rayuwa ne tun bayan zuwan Annabi Yusuf (A.S) ita kuma tunda ta ke bata taɓa nutsawa ƙarƙashin ƙasa ba a matsayinta na jinsin aljanu, kuma ita Kalimsiyat mace ce mara haƙuri mai faɗan gaske, kuma abinciken da nayi dukkan su biyun kashe su akayi bisa doron zalinci, kuma abinda zai baki mamaki kusan duka ruhinsu guda ne, sai dai banbancin nahiya da zamani. Sai ta Ukun su ita ce aka ce zata xo aƙarshen zamanin nan, sunanta Rayzuta ita ta haɗa dukkan abubuwan da waɗancen suke dashi harma da wanda suka rasa, ƴar baiwa ce me ɗauke da ɓoyayyun al'amura, ita kanta batasan da wannan baiwa tata ba."…
The adventure shawana of when she was sold out…
Am Still editing please manage…
Chat has no one to talk to, and the only person he thinks could help him would be his little princess, who'd probably beat him up, buuuut it was worth a try, right?Marinette x Chat noir one shotHope you like it~~~Disclaimer: I dont own any of the pictures and I also dont own Miraculous ladybug soooo yeahh…
I do not own rick and morty or any of the pictures used Hope you like it!!…
A woman plays various roles in her lifetime. She is a mother, a daughter, a sister and a wife.It began when Pyarimaafoundation had a trip to Vrindavan as it is a place of pilgrimage. When all the elderly people in the group were visiting temples and praying I and my few other friends got an opportunity to talk to the widows sitting within the premises. Trust me our hearts melted listening to the plight of those women. That conversation made us look into few more women in and around that area. The conversation with them created a lot of questions in our mind.Why must a woman whose husband dies, lose her place in society? Why must she renounce her worldly desires and possessions? Most of all, why must she put herself through more pain, having just become a widow, and live a life of penance?Pyarimaafoundation were then keen to explore the issue further. Many of the stories were distressing, ranging from how the widows had been exploited by their family members, to those who had been physically assaulted by their sons and daughters-in-law. Others had known little beyond a life of sorrow.…
Alternate Universe.Kaori survived her cancer surgery and soon, she confessed her love for Kousei. Things are going to be better from there for them.Years later, with their names on the rise, financially strong, and even got married on the young age of 23 out from university, their managers arranged the couple to start their first around the world, marathon tour..How will they handle it?Hope you like this!(This fic also contain slight alternate history)Thank you and enjoy the story!…
read and find out…
Is all about, love, sacrifice and Royal👑…
Kıvılcım Arslan psikiyatri hemşiresidir , hastalarına ve ailesine bağı bir başka . Elinden geldiğince herkesin yardımına koşan saf ve temiz kalpli bir hemşire . Zorlu yollardan geçebilicek mi hep birlikte göreceğiz .…
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹Cinta seorang isteri itu akan mula pudar dan mati bila hatinya sudah PENAT.Miyya Medeena seorang gadis kampung yang hanya belajar di tahap SPM sahaja dan Tarique Razeen seorang lelaki berpelajaran tinggi dan juga seorang pengusaha sebuah syarikat yang bergerak dalam bidang kapal persiaran.Mereka bertemu ketika Tarique Razeen merasmikan pelancaran model terbaru kapal persiaran ciptaan syarikatnya, ketika itu Miyya Medeena sedang mengadakan réunion bersama rakan sekolah menengahnya. Cinta mereka mula berputik di kala itu lalu sebuah ikatan suci mengikat mereka berdua sebagai suami isteri.Melayari bahtera rumahtangga dengan bahagia selama sebulan dan diterima baik oleh pihak suami namun, bahagia mula melabuhkan tirai ketika fitnah mula ditaburkan oleh seseorang."I tanya you, kenapa you nak sangat kahwin dengan i?"- Tarique Razeen."Sebab saya cintakan awak, sayang!"- Miyya Medeena."don't lie when you have other intentions in your heart!"- Tarique Razeen.Sejak dari hari itu, hubungan mereka menjadi dingin, tak tahu di mana silapnya, hari makin hari pelbagai dugaan yang bertandang. Pelbagai kejutan yang Tarique berikan pada Miyya sehingga akhirnya dia mengalah dan memilih mengundurkan diri bila tahu siapa dalang disebalik semua ini."Apa salah saya pada Awak Tariq, sampai air untuk saya rendam Maggi pun awak berkira?"- Miyya Medeena."Pulangkan balik semua duit yang I habiskan untuk perempuan macam you lepas tu lantaklah you nak buat apa pun!"- Tarique Razeen.Bila rahsia yang sebenar terbongkar, Tarique tahu dia sudah terlambat ingin mendapatkan kembali hati si isteri yang kian kosong dan mula damai dengan takdirnya.Bagaimanakah dia mendapatkan kembali si isteri yang sudah mati rasa padanya disebabkan keegoannya? Dapatkah dia ambil kembali hati itu?.PENAT akan menceritakan jalan ceritanya, selamat membaca dan jangan lupa like dan komen ya?.Start-?.End-?.🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹…