*AMFANIN SOYAYYA*
aure
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
*Ashbat*
kainuwa asso
*20*
A
Germany
anyi aikin Ayya cikin nasara har tafara magana Hamrah da wata kanwar Greman ne suke zaman jinyar
Anyankewa Bura hukuncin kisa
Anyi bikin Wassilim Kabir sankira da Ammati Nabil shiddams
Da Juwairiya Kabir Sankara
da Akram Nabil Shiddams
Anyi biki irin na kece renin nan
Amma ameduguri
Dan daga gidan su Hamrah komai a sanyaye akayi dan Hamrah ma batazo bikin ba dan tana wajen zaman jinyar Ayya
Ruwaida tasamu lafiya da tawarke a cancer din doctor da zai mata aiki a mahaifa yazo sai yaga mahaifan Ruwaida ras yawarke bawani aiki da za ayi mata dayake dama tsagewan bakin hamaifane ashe maganin da yabata tana sha yawarkar da wajen su Kharajina anyi murna sosai rungume Ruwaida tayi tana cewa "sis budurcinki yana nan
*Gidan Mukaddam*
Umma da Ummu suna yanda suke so malama takoma kamar bata gidan haka Abba yadauki kulawa na musamman yabawa matansa da yaransa sallah kawai yake tadasu shima jam I yake jansu
Malama ganin abin take har yanzu kamar a mafarki wai larabawa take kishi dasu ita kam ta sallamar musu sosai malama ta sake runguman Qur ani da dagewa akan daliban ta na islaminyan cikin gida idan abin yamata zafi zakiji tana karatunta tun karfi dan fitar da lafazin Qur ani yana yaye damuwa
Ahlan da Sahlan idan zasu shiga part din malama Ummulsulem hanasu take yauma kamar kullum suna zaune a dinning sai dariyan su da shewa kakeji malama da tun asuba take masallacin islamiyar ta dama na mata ne tazo wucewa ta murmurshi tayi ta karasa inda suke dafa dinning table din tayi tana kaida Mudda amsawa yayi kawai yaci kaba da abin da yakeyi
Yace "Allah my Kharaji sai kin karamin to ke duka ke zaki ci saboda baki taba zuwa gona kinga yanda ake noma ba ko yajawo filet din gamasa ita ma Umma tajawo kokuwa suka fara saida sukayi ta adi a dinning table din daga karshe de ita Umma ce ta kwace tayi nesa can parlour ta tsaya tana
cewa" ni zaka cewa ban taba zuwa gona ba nafika sanin meye gona kaida kayi rarafen parlour nida nayi acikin Sahara da gona
Taya abincin nan zaimin yawa ka manta cikin jegone."
Ire iren wasan ninan shikawai ake agidan
Sosai suke abinda suka ga dama dan ma metaya su Hajja ta tafi India duba Ruwaida
Malama da tagaji da tsayuwa ba wanda yace mata tazauna balle a mata tayin abinci ga lafiyayyun abinci irin na larabawa Ummusulem da kanta take shiga kitchen tayi
Malama Shafa kan Sahlan tayi tace "yarona ba gaisuwa ya school kwana biyu bakwa zuwa bada hadda fa."
Ahlan ne yace "Ummul ce take hanamu zuwa wajenki wai ke muguwace."
Malama ta goge hawayen da yazubo mata ta Kalli Abba tace "Mudda dan Allah ka gayawa matan ka zasu iyamin kowane irin horo amma dan girman Allah karsu horeni da rabani da Hassan da Hussaini."
tana gama fadan haka ta juya da sauri tabar wajen
Ummusulem taso mayar mata murtani amma ta kasa tarasa dalilin da yasa malama take da mugun kwarjini duk abinda tayi niyar yi mata idan tazo gaban malama sai ta kasa yimata koda kallon banza ne
Ita ma Umman Ruwaida haka Kai shima Mudda malama mugun kwarjini take masa
(Wannan sirrine na falalan karatun Qur ani da salatin Annabi )
India
Ruwaida manne da waya sai faman shagwaba take zubawa Affan
"haka fa kace zaka zo ba kazoba har an sallamemu yanzu muna gidan Abba na Banccop
ah ah basai gazoba nayafe dan gobe zamu tashi missing too much my dear
OK".
ta kashe wayan tareta kissing din sa
Hajja tabe baki tayi tace inde wannan Mijin naki me kiran samudawa wanda ya gama da boka Auta ma balle ke zaki gane kuren ki idan kika hada daki dashi wannan Mijin naki da nagani Marar annurin fara a
ba sumbata ta waya ba zanso naga kina kissing din nan afili marar kunyar karya."
"Dakata Hajja bangane me kiran samudawa ba kuma wane boka auta yagama dashi dan baki san waye Affan bane?."
" Ismail de niko na ganshi dan gidan Hajiya Ruwaiyatu soja."
murmurshi Ruwaida tayi tace" bakiji daidai Hajja."
"ke gidan ku ungo naki ni zaki cewa banji daidai ba anuna shi yana wani cinkunu ace shine Mijinki ki zauna kina cemin banji daidai ba karya na miki kenan."
"ah ah Hajja kinde fadi ba daidai ba."
Cikin mamaki Hajja ta cire wasa tace "yanzu dawa kike waya."
Ruwaida tace "saurayina ne Affan Suleiman"
Hajja waya ta dauka tana duba number har taje kan Umma tasa wayan hands-free
daga can Umma tayi sallama tana gaida Hajja
Hajja tace "lafiya Khadija wai ni ya sunan Mijin Rawa ma."
Hajja "Ismail sunan sa yanzu ma yaya tasa ranan tariyar Saturday de idan kunzo Wednesday saboda ansa ranan auran sada HALIMA yaya tace sai Ruwaida ta tare amma kar ki gayawa Ruwaida bata san zancen ba zuwan naku goben yana nan ko."?
"Eh."?
Kawai Hajja tace tare da kashe wayan dan ganin yanda Ruwaida ta wani firgita amma ko motsi ta kasa yi
"Hajja da gaske ne an auramin Yamall?
Wllh ba nason sa ni Affan nake so ya zanyi da soyayyar Affan yamall baya sona ya tsaneni."
"bangane ya tsane ki ba kuma waye Affan din Aisha ina raye ba aissa amiki abinda ranki bayaso ba kinsha wahala yanzu dadi zaki cigaba daji
Ruwaida ta kwashe duk abin da Mall ya mata tagayawa Hajja sannan ta gaya mata waye Affan
"barni dasu mukoma gidan tukun za a juya komai yanda kike so."
Nigeria
Hajja tace
"Mudda ya akayi kace awuce da Ruwaida da Kharajina Kano danme ba zasu zo gida ba."
Mudda yace" Hajja Ruwaida tamin lefi ina son zan nuna mata kurenta nace kar a hadaku mota daya kuma wanda ya dauki su Ruwaida ya wuce Kano da ita gidan me walwala
amma nima inason ganin ta sosai hakan bazai hana na hukunta taba."
Umman Ruwaida shiru tayi
Ummusul cema tace "to Abba haka zata tare baka sa mata albarka ba."
"nasa mata albarka Allah yasanya alkaire acikin rayuwanta."
dariya Hajja tayi tace "amma zasu sha drama dan nima da k'yar na lallaba Ruwaida na kawota wai ita sai an raba auren dama ina tunanin yanda zamu rabu lafiya shike nan ma nida tagan ni saita tare wata kila ma sai ta samu ciki Ruwaida rigima amma ko zata dangana da wannan Affan din sai anyi mata rubutun dangana."
Murmurshi Abba yayi yace "bawani rubutu zata hakura tasan cewa tayi dace da miji."
Hajja tace "shima ja irin kishi yasa yana wani cewa baya sonta dan kuruciya a yana yin labarin su nagane yaron yana mugun sonta wataran zasu zama abin alfahari Insha Allah."
Itama Umma murmurshi tayi tace "ai son da Ismail yakewa Ruwaida yayi yawa shiyasa ma banyi maganan araba auran ba wataran zasu jone azuba musu ido kawai nida yadin ga zubar da hawaye a gabana."
*Kano*
Kuka sosai Ruwaida take
"Ummi an cuceni an hanani Affan Ummi Allah yanzu ba ko digon son yamall azuciyata Affan nake so
Wllh Ummi idan Affan yarasani zai mutu nima bazan juri rashin saba
Kuji tausayin mommy sa shi kadai ta mallaka."
Mall da yake gefe murmurshi yayi azuciyar sa yace idan zama da aurenan shizai sa miki bakin ciki har mutuwar ki yarinya zaki mutu kowa ya huta
bari ma afara wasan tundaga yanzu
Afili yayi gyaran murya yace Ummi ki lallameta ki bita a hankali zata sauko nasan abin da namata ne yab'ata mata rai amma zata soni insha Allah."
cikin mamaki Ummi ta kalle shi
tace Ismail abinda kafada har cikin ranka ne kanason Ruwaida yanzu."
"Serious Ummi ai dama kawai bata min rai tayi yanzu na huce my Ruwa ki yafe min yayi maganan yana dago mata gira."
Ita ma Ruwaida da mamaki take kallon sa sam ba alaman gaskiya a tare dashi
Ummi tace to shikenan Ruwaida akwai lefen ki adaki kiduba abinda baiyi ba kuje kedashi kusake aunty ku Abida ceta hada
Sannan kije gidan hawa biyune ne kizabi wanda kike so ko hawan farko kona karshe gobe za amiki jere Baban ki yayi kokari da keda Hamrah yamuku kayan da nide duk yawo na ban taba ganin saba kinga kayan."
tana gama fadan haka Ummi ta meke tayi sama
tabarsu nide abin duniya ya isheni saide nama sawa raina Affan ne kawai mijina dan bani da wani tantama tunda ina da Hajja nasan zata juya komai
Maganan da naji yamall yanayi ne ya kase min tunanina
"kina tunanin yanda kikayi sa an samun tsadadden miji kamar ni ko?
Murmurshi yayi yace to baki samu ba gidana kamar mak'abarta yake a gare ki dan haka ina baki shawaran tarewa da nikkafanin ki
sannan naji Ummi tana cewa wai kije ki zabi part din da kike so to bari na gaya miki sama na biyu yamiki tsada dan da hannuna na bada kudin da aka ginashi da sunan *HALIMATUS SADIYA SASHIBA*
ina gargadin ki dacewa ki zabi na farko
Congratulations kinyi nasaran auren
*Ismail Wakili walwala*
ayanzu lokacine da zaki san shiwaye yana gama fadan haka yafice
tabe baki nayi nace ni AISHA nafi karfin ka sai Affan
waya nane yayi kara ina kanin me kiran nayi murmurshi nad'aga
kuka naji Mommyn Affan tanayi
"Ruwaida Affan ya karaso ko ya mutu a hanya Ruwaida Affan Affan Ruwaida."
"Subbahanallashi mommy me yasamu Affan din?
A gigice nake tambayar ta
"yanzu yashigo yake gayamin wai Ummin ku tagayawa Kharajina tabashi hakuri wai an daura auren ki da dan uwanki Ismail shine yana gama gayamin yafita da gudu kuma yaja motan da gudu shikenan zan rasa Affan."
Mommy insha Allah bazai mutu ba kuma auren kakata zata raba ta bani Affan."
tana gama Fadan haka ta kashe wayan ta fita da gudu adaidai sanda Affan yayi parking
Balle murfin moton yayi yafita agigice yana haki abinka da fari duk faskan nan yayi jajir dashi
Ruwaida murnan ganin yazo lafiya bata san sanda ta fada jikin saba shima runguman ta yayi
yace "dan my love kice Kharajina wasa take min."?
Murya sukaji abayan su yace "gidan walwala ba gidan karuwai bane ku nemi gidan karuwai muna da kanne kar ku bata musu tarbiya
Idan na kara ganin kafan ka agidan nan iyayen ka zasu gwashi kwakwalwan ka anan kuje can inda kuka saba had'uwa da."
Inji Mall cikin wani irin tsawa
Kafin Affan yace wani abu sukaji muryan Baba Haruna ma Yana cewa subbahanallashi ya haka Aisha ya haka ina ganin ki kamar me hankali kike wasa da aure haka ai ko ba aure abin da kukayi ya haramta a addinin mu."
Mall ma yakara da cewa Baba kuma agaban din bin jama a nan na haraban gidan nan sukayi haka inaga idan suka kebe haka fa yayi zaman jinyar ta a India wllh ni dan haushi sai barmusu wajen nayi nazo."
Ruwaida sai alokacin bugun zuciyarta yadan lafa ta janye jikinta daga na Affan tazube kasa shakaf da wani irin kunya
shiko Affan kamar andasashi Kalman Baba ne kawai yake dawo masa
*Aisha ya haka inaga kamar kina da hankali da aurenki kike wasa da aure haka...*
wannan Kalman ne kawai yake dukan dodon kunnensa masa
Ahankali yafarajin zai iya d'aga kafan sa yataka har gaban Baba Haruna
hannun Baba yakama cikin wani irin murya yace "Baba da gaskene dama anyiwa Ruwaida aure Wllh nafi major Ismail son Ruwaida zuciyata bazata ina juran rashin taba."
Yana maganan yana dafe kirjin sa ."
Adaidai lokacin mommyn sata karaso
Baba Haruna dama yasan HAJIYA HADIZA shugaban alk'alai dan haka kama Affan yayi yace mushiga ciki ayi maganan
Family meeting a ka kira kowa ransa ya baci akan abinda Ruwaida tayi amma kowa yaji tausayin Affan da mommyn sa dan sai kuka suke mommy tana neman alfarman dan Allah a warware auren abawa danta
Shiko Mall har yafara murna zai rabu da Ruwaida cikin sauki ba tare data tare masa gida ba
Ummi tace "hakan ne HAJIYA bazai samu bashi Affan ba musulmi bane bai san kaddara ba koke amatsayin kina shugaban alkalai hakan yayi daidai ne tsaban son d'a da son zuciya yayiwa mutane yawa kota wacce hanya sai anbasu abinda suke so kenan ko.......
Mommy tace
"Dakata nan ba kotu bane shiyasa ma nazube a gaban ku nake kuka dan inda kotu ne saide kuzube min dan haka kubar maganan wani shugaban cina Affan daya na Haifa kuma shi nasani akan sa zan iyayin komai Ruwaida yake so kuma zai samu."
Hannun Affan taja yatashi su fita yaki yaci gaba da kukan sa Yana cewa "mommy dan Allah ki bisu da lallami ni abani my love na."
Sun kuyawa tayi ta rada masa wani magana a kunne da karfin yameke yana murmurshi zasu fita ita ma Ruwaida tace "dan mommy kiyi wani abu kar narasa Affan."
Murmurshi ta mata tace "hadin kanki nake nema Ruwaida inde nasamu komai zai iya yuwuwa."
Tana fadan haka tajuya su kafita
kowa Sai da ransa ya baci da abinda Ruwaida tayi Ummi harda marinta daga nan kowa yaci gaba da yimata nasiha akan aure da kaddara duk da tuni ne akan abinda tasani amma sosai jikin ta yayi sanyi
Suna zuwa part din Ummi
Ummi tace Farida raka ta tazabi part din daza a mata jeren anfasa sai asabar din a goben zata tare a huta kuma bani wayan ki."
Ruwaida ta mek'a mata wayan tana kuka
Ummi tace "kuma a cinku duk wanda ya dauki waya yabawa Ruwaida dan tayi waya Wllh ni da itane tanuna Nafi da Farida da Kharajina
Part din Mall
Wow suka ce suna shiga kasan duk parlour ne wamda girman sa ba amagana sai babban kitchen
tun kafin su hau suke cewa hawa nabiyu yafi na daya kyu duk da fentin iri dayane amma tsarin da bambaci
saida suka duba hawa na dayan shima yayi ba lefi d'akuna 5 ne aciki sai kitchen da parlour 2 iri daya dana Sahal
Suka hau na biyun ai bude baki sukayi yayi mugun haduwa har yafi part din iyayen su kyu gashi ba wabi tarkacen d'akuna daki 2 kacal sai kitchen duk parlour yacinye saboda girman sa dan falo ne iya ganin ka haka dakunan ma manya ne
"Kai ga kicin sai kace a turai har yafi kitchen din aunty abeed kyu ai nan zaki zafa sis."
inji Nafi
murmurshi Ruwa tayi da tatuno warning din Mall amma dayake itama kwanan kantace tace" Eh ."
Ayya tawarke ras sun dawo Hamrah ta koma adamawa dan shirye biki
Mall yayi mugun jin haushin yanda Ruwaida ta zabi part din su bayan HALIMA ya ginawa amma idan yatuna tarkon da ya dana mata sai yayi murmurshi
wai wacece HALIMA
Halima Musa y'ar gidan wani drive ne Musa wanda a gidan su Ruwaida da Ayya yake aiki na hutoro
Ayya ce tayi ta damun Ruwaida akan taje duba su Cabaliya dama ita suka barwa digan Ruwaida ita kadai ta tafi dan su Nafi suna makaranta
Tanayin horn megadi ya lek'o jiki na rawa dayaga Ruwaida dan mugun tsoronta sukeji
Shijaf har kasa tafito ta rufe kofan motan tana sanye da farin glass tayi kyu dan Ruwaida komai tayi kyu yake mata
Ita tafara gaida megadin da sauran Ma aikatan mutane 3 awajen harda Musa baban Halima
"Baba garba ina kwana ku."
Abin yabawa ma aikatan gidan mamaki
Ka rasowa tayi inda suke
Tasake cewa "Aunty Ayya tace a tambaye ku kowa yaga alert ko."?
Musa yace "Eh Hajiya mun gani har da Karin kudi aka mana wannan watan."
Murmurshi tayi tace "to kuyi Addua Allah yakara daukaka Aunty Ayya yakare tada shirrin makiyan ta."
Malam Tanimu me wanki yace " wannan kudi da ake ta bamu bama aikin komai anya halak din mu muke ci kuwa.?
Ruwaida tace
"Ai ita ta baku halak din kune
kuma ba kuna yiwa cabaliya aiki ba."?
"wallashi ranki yadade bawani aiki agidan nan yanzu"
inji Musa
Murmurshi tayi tace to shikenan Baba MUSA dama Aunty Ayya tace zata yi sharawa daku idan kun yarda zakuyi aiki a meduguri zata baku aiki a companyn ta amma sati me zuwa zata zo sai tazabi wanda zata dauka."
Godiya suka mata tashige ciki
Cabaliya tana ganin ta tace "wanake gani kamar uwar dakina Ruwaidatu."
bayan sun gaisa Cabali tace "ai bansan kinzo ba yajiki."
"da sauki nazo shikaran jiya gobe ne ma zan tare."
"wai ni uwar dakina acikin yaran walwala waye babban soja zaiyi aure kwanan nanne?
Rawa tace "Ismail ne."
Cabal tace "ai yar gidan Musa direban kune Halima
Shiko yaron me yake gani zai daukawa kansa jaraba ai sai da naje har gidan dan nabawa iyayen naku labari wacece HALIMA folisawan get din suka hanani shiga nayi nayi sun hana ai sam Halima bata dace da irin wannan gidan ba."
Ruwaida tace "to ai gwara da suka hana ki irin kune masu kai suka a bata sunnah ko?
"ba haka bane uwar dakina kinsan de bazan yiwa Musa bakin ciki ba kituna dan dakinane ni nakawo muku shi gidan nan ma amma hakan bazai bari na bari acutar da gidan kuba dan kunmin rana
Halima auren ta 3 duk ka mazan suna rabuwa da itane akan halinta na bin maza da mata ita
Daga nan tafara bata labari
Halima itace babba a yaran Musa tun tana budurwa tayi ciki aka zubar mata sannan akayi auren ta anyi aurenta da wata 5 ta haifu mijin yace ba nasa bane tazo gida tareni danta Sadik
Tasake aure Mijin ya kamata da wani yaro me shiga gidan dama ya kamata da wata k'awar ta suna madigo amma aka basa hakuri ya hakura sai da ya kama ta da namiji yasaketa tafito da yaro daya a nan ma
Duk cikin goron dutse waye baisan Halee kyan bariki a gani a gida ba
Yanzu haka bata jima da yaye yarda da ta haifa shegiya ba
Samari da matasa
Idan sun ganta kirari suke mata suce Halee kyan bariki
sai tace a gansu a gida suna yawo
Kin san ma anan a gani a gidan da take cewa."
Ruwaida ta girgiza kai
Cabal tace "to aga yaran shegu suke nufi idan suka ce kyun bariki sai tace a gani a gida
Yaranta 4 daya ne kawai dan sunnah
Danaji wannan sai da naje har gidan dan na tambaye ta wai garin yaya tasamu wannan Mijin me tsada
Kinsan gidan Musa ba bakona bane ko matan sa sunyi fada ni yake kaiwa namusu sa Santo sannan ina musu alheri sosai nasan kinsan tsakanin mu
Goron dutse
Gidan Musa
Halima murmurshi tayi tace "Mama Cabal zaki ce tayaya nasa meshi Allah yabani shi wata rana rashin kudi ya matsoni kona abinci banida shi kawai gidan yayar mamar mu ya fadomin a rai tunda gidan masu kudine nayi wanka nasa dogon shijaf dan nasan mijin ta malamine idan naje da shiga irin wanda nada nakeyi a nan ba barina zatayi ba
naje tsallaka titin yankaba zan shiga cikin sauna dan tunda ga bakin asbiti a daidai yace kudina ya kare a kafa natako na gaji ban kula da hanya ba na wuce kawai sai jinayi mota ya turani gefe Allah yasa bai takani ba yayi parking ya fito wani farin saurayi kamar balarabe yake ta bani hakuri yace nazo ya kaini asbiti
nace "ah ah Wllh banji ciwo ba wannan dan gurjewan ma faduwan da nayi ne zan iya tafiya."
"ok amma dakin bari na Kai ki ".
"ah ah bakomai"
nace dashi
"OK kibani numbar Mijin ki ko wani matsalan zai biyo baya nima ganawa yabude motan sa yabani katin sa."
nace "aini banida waya agidan mu ba a barin budurwa ta rike waya amma me yasa kamin kallon me miji."?
dago kansa yayi yafara kallona
Yace da gaske kike ke budurwa ce yanayin shigan kine yasa na zaci matar aure ce ke."
Murmurshi nayi nace "ai haka yan GIda mu suke
"To zan iya sauke ki a gidan ku dan naga gidan dan Wllh najima ina neman irinki."
"Gidan yana nan sauna idan kace gidan malam Zakar me azama kowa yasani."
"to shikenan amma wannan kam baki isa kice bazaki Karba ba".
yame kamin rafan dubu dubu guda 3 dubu dari ukku
naso namusa saboda na tabbatar masa ni salahace amma yamasa na karba mukayi sallama
Ina zuwa gidan aunty Kubra nazube a cinyar ta na tsara mata komai da bukatata na zama a gidan ta har nasamu na auri Ismail dan nasan idan a goron dutse ne bazai yuwu ba
Ta amince saboda tana son na shiryu Mijin tama ya abince zai zauna a matsayin Babana
You are reading the story above: TeenFic.Net